Sport
- Sport
- World
- Insight
- Africa
- Business
- Life
- Türkiye
- Business & Technology
- Pauline Odhiambo
- Politics
- Charles Mgbolu
- Arts & Culture
- War On Gaza
- Business & Technology
- Guinness World Record For The Longest Chess
- Cryptocurrency Trading Platform
- Arts & Culture
- Sylvia Chebet
- The Record Attempt Kicked Off On April 17th
- Despite Efforts To Stop The Killings.
- Emmanuel Oduor
- Climate Change
- Semblance Of Security Returns
- Medicinal Plants
- Firmain Eric Mbadinga
- Kategori bulunamadı
- Nuri Aden
- Burna Boy Has Worked To Carve A Unique Space For Himself
- Dayo Yussuf
- Edward Qorro
- Sudan Begins Rebuild Of Khartoum Amid Devastating Civil War
- Chess Federation
- Millicent Akeyo
- From Onana To Kudus: African Stars Missing At Afcon
- Egypt Recorded 19 Million Tourists In 2025: Minister
- Brian Okoth
- Died At The Age Of 54
EU ta kuma ware dala miliyan 74 domin agajin jinƙai a ƙasar
kai da kuma aminci. Tun daga shekarar 2017, EU ta samar da tallafin jinƙai na fiye da dala miliyan 817 ga al’ummar Somaliya, in ji sanarwar.
Gidauniyar Turkiyya Ta Raba Tallafin Ramadan Ga Iyalan Somaliya 8,250
EU ta kuma ware dala miliyan 74 domin agajin jinƙai a ƙasar
Wata ƙungiyar agaji ta Turkiyya, Gidauniyar Turkiyya Diyanet (TDV), ta kai tallafin abinci ga iyalai 8,250 a yankunan da fari ya shafa a Somaliya a watan Ramadan. An rarraba kayan abincin a jihohi bakwai da yankuna 13, tare da mayar da hankali kan iyalan da ke fama da matsanancin hali sakamakon dogon fari.
Tawagogin gidauniyar da masu sa kai sun gudanar da rabon tallafin a wurare daban-daban, ciki har da sansanonin da ke Mogadishu, musamman a sansanin Hindere da ke gundumar Daynile da kuma sansanin Bilhayr a yankin Garapaley. Jami’ai sun ce tallafin na da muhimmanci yayin da fari da matsalar abinci ke ƙara tsananta.
A gefe guda, Tarayyar Turai (EU) ta sanar da bayar da dala miliyan 74 a matsayin tallafin jinƙai don tallafa wa al’ummomin da ke cikin mawuyacin hali a Somaliya. Tallafin zai mayar da hankali kan ayyukan ceton rai da suka haɗa da kiwon lafiya, abinci mai gina jiki, tallafin kuɗi na gaggawa, ruwa da tsaftar muhalli, kariya da ilimin gaggawa.
Rahotanni sun nuna cewa kimanin mutane miliyan 6.5 na fuskantar tsananin yunwa a Somaliya, yayin da yara miliyan 1.85 ‘yan ƙasa da shekara biyar ke cikin haɗarin kamuwa da matsanancin rashin abinci mai gina jiki. EU ta ce za ta bayar da tallafin ta hanyar abokan hulɗa na jinƙai da ke aiki a ƙasar domin tabbatar da cewa taimakon ya isa ga masu buƙata.
Tushen labari: TRT Hausa
Comments
No comments Yet
Afirka
Gidauniyar Turkiyya Ta Raba Tallafin Ramadan Ga Iyalan Somaliya 8,250
- 27 February 2026
- 2 Views
An Gano Manyan Ƙaburbura 170 a Gabashin DR Congo
- 27 February 2026
- 1 Views
Dakarun Nijar Sun Kashe ’Yan Ta’adda 17 Cikin Mako Daya
- 25 February 2026
- 4 Views
Mayaƙan RSF sun kai hari a Jami'ar Kordofan
- 24 February 2026
- 1 Views
Latest News
Gidauniyar Turkiyya Ta Raba Tallafin Ramadan Ga Iyalan Somaliya 8,250
- 27 February 2026
- 2 Views
Rais wa Burkina Faso asaini mkataba wa afya wenye utata unaofadhiliwa na serikali ya Trump
- 27 February 2026
- 11 Views
Tiwa Savage Launches Music Foundation to Empower Africa’s Next Generation
- 27 February 2026
- 19 Views
U.S. Embassy in Israel Authorizes Staff Departures Amid Iran Tensions
- 27 February 2026
- 11 Views
Comment