Publication : 26 January 2026
Update : 26 January 2026
Shugaban Turkiyya ya jaddada haɗin kai domin samar da zaman lafiya a Syria
Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya ce yaƙin da ake yi da ƙungiyar ta’addanci ta Daesh na ƙara ƙarfi, inda ake ci gaba da tumɓuke tushen ta’addanci daga yankin Gabas ta Tsakiya, yana mai cewa kawar da barazanar daga arewacin Syria zai kawo sauƙi ga Syria da ma yankin baki ɗaya. (TRT Hausa)
Erdogan ya bayyana hakan ne a ranar Asabar yayin bikin miƙa sabbin gidaje da aka gina a lardin Aydin, inda ya jaddada buƙatar haɗa kai domin tabbatar da tsaro da kwanciyar hankali a Syria. (TRT Hausa)
Ya ce zaman lafiya a Syria zai amfani dukkan al’ummomin ƙasar ba tare da bambanci ba, ciki har da Larabawa, Turkmaniyawa, Kurdawa, Alawiyawa, Druze da Kiristoci, yana mai kira da a haɗa kai wajen gina makomar ƙasar. (TRT Hausa)
Dangane da harkokin duniya, shugaban ya ce tattaunawar da aka yi a taron tattalin arzikin duniya na World Economic Forum a Davos ta nuna cewa ƙasashen yammacin duniya suna ƙara fahimtar matsayar Turkiyya na sukar tsarin duniya na yanzu. (TRT Hausa)
Somali-born Sagal Abdi-Wali launches campaign to become Labour MP
UK Prime Minister Andy Burnham praised Abdi-Wali’s record in Camden and told her that Labour wanted her to take that experience to Westminster.
Trump rejects new AI guardrails, says a 'high IQ president' is all that's needed
Washington already stops AI executives from taking harmful actions, says President Trump, accusing Anthropic CEO Dario Amodei of pretending to be "perfect little angel".
Zambia's president retains finance minister after notable economic gains
Zambia's President Hakainde Hichilema has reappointed Situmbeko Musokotwane as finance minister following last month's election.
Most Read
All rights reserved. Newstimetr © 2023