Sport
- Sport
- World
- Insight
- Africa
- Business
- Life
- Türkiye
- Business & Technology
- Pauline Odhiambo
- Politics
- Charles Mgbolu
- Arts & Culture
- War On Gaza
- Business & Technology
- Guinness World Record For The Longest Chess
- Cryptocurrency Trading Platform
- Arts & Culture
- Sylvia Chebet
- The Record Attempt Kicked Off On April 17th
- Despite Efforts To Stop The Killings.
- Emmanuel Oduor
- Climate Change
- Semblance Of Security Returns
- Medicinal Plants
- Firmain Eric Mbadinga
- Kategori bulunamadı
- Nuri Aden
- Burna Boy Has Worked To Carve A Unique Space For Himself
- Dayo Yussuf
- Edward Qorro
- Sudan Begins Rebuild Of Khartoum Amid Devastating Civil War
- Chess Federation
- Millicent Akeyo
- From Onana To Kudus: African Stars Missing At Afcon
- Egypt Recorded 19 Million Tourists In 2025: Minister
- Brian Okoth
- Died At The Age Of 54
Ma’aikatar Harkokin Waje ta bukaci tsagaita wuta nan take
Ma’aikatar Harkokin Wajen Turkiyya ta bayyana damuwa kan rikicin da ya ɓarke bayan hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai wa Iran, inda ta ce lamarin na barazana ga tsaron yankin da ma duniya baki ɗaya.
A wata sanarwa da ta fitar, ma’aikatar ta yi kira ga dukkan ɓangarorin da su tsagaita wuta nan take, tana mai nuna damuwa kan duk wani mataki da zai karya dokokin ƙasa da ƙasa ko ya jefa rayukan fararen-hula cikin haɗari. Ta kuma yi tir da duk wani mataki da zai iya ƙara ta’azzara rikicin.
Sanarwar ta jaddada cewa ya kamata a magance matsalolin yankin ta hanyar zaman lafiya, tare da bayyana shirye-shiryen Turkiyya na bayar da goyon baya ga tattaunawar sulhu, yayin da ta ce kare lafiyar ‘yan ƙasarta a yankunan da lamarin ke faruwa shi ne babban fifiko.
A wani yunƙurin diflomasiyya, Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Hakan Fidan ya tattauna ta wayar tarho da takwarorinsa da suka haɗa da Abbas Araghchi, Fuad Hussein, Badr Abdelatty da Sugiono, inda suka tattauna halin da ake ciki da matakan rage tashin hankali.
Tushen labari: TRT Hausa
Comments
No comments Yet
Turkiyya
Erdogan: Amincewar Isra’ila da Somaliland Ba Za Ta Amfani Yankin Ba
- 18 February 2026
- 11 Views
Fidan: Amurka da Iran na nuna sassauci kan yarjejeniyar nukiliya
- 13 February 2026
- 20 Views
Turkiyya ta shirya Tattaunawar Dabarun Turkiyya da Afirka a Ankara
- 09 February 2026
- 20 Views
Emine Erdoğan ta gana da Sarauniya Rania a Istanbul
- 08 February 2026
- 20 Views
Latest News
Le Kenya appelle ses ressortissants au Moyen-Orient à la plus grande prudence
- 01 March 2026
- 3 Views
La Türkiye appelle à un cessez-le-feu immédiat après les frappes contre l’Iran.
- 01 March 2026
- 1 Views
Hakan Fidan multiplie les contacts diplomatiques après les frappes contre l’Iran
- 01 March 2026
- 2 Views
Comment