Dollar

40,9411

0.09 %

Euro

47,9607

0.44 %

Gram Gold

4.383,8900

0.13 %

Quarter Gold

0,0000

%

Silver

0,0000

%

Mai magana da yawun rundunar 'yan sandan Nijeriya reshen Jihar Kano ranar Asabar ya ce mutanen da aka kama suna ɗauke da muggan makamai, ciki har da bindigogi.

'Yan sanda sun kama kusan mutum 300 kan zargin tayar da hargitsi a zaɓukan cike gurbi a Kano

Rundunar ‘yan sandan Nijeriya reshen Jihar Kano ta ce ta kama mutum 288 bisa zargin tayar da hargitsi a yayin da ake gudanar da zaɓukan cike gurbi a wasu mazaɓu na Jihar.

Mai magana da yawun rundunar 'yan sandan Nijeriya reshen Jihar Kano Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar ranar Asabar.

Ya ce mutanen kama suna ɗauke da muggan makamai, ciki har da bindigogi da aka yi a gida da wuƙaƙe da adda da sauransu.

‘Fafatawa mai zafi’

Comments

Comment

Comment Your email address will not be published. Required fields are marked*

No comments Yet

#