Dollar

41,1664

0.01 %

Euro

48,0522

0.03 %

Gram Gold

4.686,2900

-0.52 %

Quarter Gold

0,0000

%

Silver

0,0000

%

“Sabon tsarin zai kawo daidaito a darussan da ake koyarwa wajen zurfafawa da kuma koyar da ilimi a aikace.

Nijeriya ta ƙaddamar da sabuwar manhajar karatu a matakin farko da babbar sakandare da ilimin fasaha

Gwamnatin Nijeriya ta kammala nazari mai zurfi kan manhajoji karatu a fannin ilimi a matakin farko da na manyan makarantun sakandire da kuma fannin fasaha, da nufin rage lafta karatu da kuma inganta tsarin koyarwa.

Sabuwar manhajar za ta fara ne a wannan shekarar karatun ta 2025/2026.

Da take sanar da matakin a madadin Ministan Ilimi Dakta Maruf Tunji Alausa, Karamar Ministar Ilimi, Farfesa Suwaiba Sai’d Ahmad, ta ce an gudanar da bitar ne tare da hadin gwiwar Hukumar Bincike da Cigaban Ilimi ta Nijeriya (NERDC), da hukumar ilimin bai-ɗaya a matakin farko Universal Basic Education Council UBEC, da NSSEC, da NBTE, da sauran masu ruwa da tsaki.

“Sabon tsarin zai kawo daidaito a darussan da ake koyarwa wajen zurfafawa da kuma koyar da ilimi a aikace.

Comments

Comment

Comment Your email address will not be published. Required fields are marked*

No comments Yet

#