Sport
Dollar
43,4015
-0.01 %Euro
51,8032
-0.88 %Gram Gold
7.398,9100
2.41 %Quarter Gold
12.428,8800
3.99 %Silver
158,7600
1.47 %- Sport
- World
- Insight
- Africa
- Business
- Life
- Opinion
- Staff Reporter
- Business & Technology
- Pauline Odhiambo
- Politics
- Charles Mgbolu
- Arts & Culture
- War On Gaza
- Business & Technology
- Guinness World Record For The Longest Chess
- Cryptocurrency Trading Platform
- Arts & Culture
- Sylvia Chebet
- The Record Attempt Kicked Off On April 17th
- Despite Efforts To Stop The Killings.
- Emmanuel Oduor
- Climate Change
- Semblance Of Security Returns
- Medicinal Plants
- Firmain Eric Mbadinga
- Kategori bulunamadı
- Nuri Aden
- Burna Boy Has Worked To Carve A Unique Space For Himself
- Dayo Yussuf
- Edward Qorro
- Sudan Begins Rebuild Of Khartoum Amid Devastating Civil War
- Chess Federation
- Millicent Akeyo
- From Onana To Kudus: African Stars Missing At Afcon
- Egypt Recorded 19 Million Tourists In 2025: Minister
- Brian Okoth
- Died At The Age Of 54
An kammala bincike, za a gurfanar da waɗanda ake zargi a kotun soji
Rundunar Sojin Nijeriya ta sanar da cewa za ta gurfanar da wasu jami’anta a gaban kotun soji bisa zargin yunƙurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, lamarin da ta ce ya saɓa wa dokokin soji da tsarin aiki. (TRT Hausa)
A wata sanarwa da Daraktan Watsa Labarai na Hedkwatar Tsaron Nijeriya, Manjo Janar Samaila Uba, ya fitar ranar Litinin, rundunar ta ce za a tuhumi sojojin da abin ya shafa kamar yadda dokar soji da sauran dokokin ƙasar suka tanada. (TRT Hausa)
Sanarwar ta tunatar da cewa a watan Oktoban 2025 an kama sojoji 16 bisa zargin rashin ɗa’a da keta dokokin aiki, inda aka kammala bincike tare da miƙa rahoto ga manyan jami’ai kamar yadda doka ta buƙata. (TRT Hausa)
Ta ƙara da cewa cikakken binciken da aka gudanar ya yi nazari dalla-dalla kan dukkan batutuwan da suka shafi lamarin, kuma ya gano wasu sojoji da ake zargi sun yi yunƙurin kifar da gwamnati, abin da ya saba wa ƙa’idoji da dokokin rundunar. (TRT Hausa)
Rundunar ta ce duk sojojin da ake da alamar tambaya a kansu za su gurfana a gaban kotun soji domin fuskantar tuhuma, tana mai jaddada cewa za a ɗauki matakan ne bisa ƙa’ida da adalci. (TRT Hausa)
Comments
No comments Yet
Nijeriya
Gwamnatin Jihar Borno ta karɓi 'yan-gudun-hijirar Nijeriya 300 da suka dawo gida daga Kamaru
- 28 January 2026
- 1 Views
Jihar Kwara ta sa dokar hana fita ta awa 24 a yankin Oro-Ago saboda matsalar tsaro
- 28 January 2026
- 7 Views
Tinubu ya nemi a ƙara yawan alkalan Kotunan Ɗaukaka Ƙara da na Tarayya a Nijeriya
- 27 January 2026
- 8 Views
Hukumar Shige da Fice Ta Ceto Mutum 22 daga Masu Safarar Mutane a Katsina
- 27 January 2026
- 4 Views
Latest News
Gwamnatin Jihar Borno ta karɓi 'yan-gudun-hijirar Nijeriya 300 da suka dawo gida daga Kamaru
- 28 January 2026
- 1 Views
Ghana grants citizenship to American YouTuber IShowSpeed
- 28 January 2026
- 7 Views
Jihar Kwara ta sa dokar hana fita ta awa 24 a yankin Oro-Ago saboda matsalar tsaro
- 28 January 2026
- 7 Views
Ethiopia arrests 22 people over human trafficking
- 28 January 2026
- 13 Views
Comment