Sport
Dollar
43,4099
0 %Euro
51,7411
-0.98 %Gram Gold
7.379,2400
2.14 %Quarter Gold
12.428,8800
3.99 %Silver
157,8400
0.88 %- Sport
- World
- Insight
- Africa
- Business
- Life
- Opinion
- Staff Reporter
- Business & Technology
- Pauline Odhiambo
- Politics
- Charles Mgbolu
- Arts & Culture
- War On Gaza
- Business & Technology
- Guinness World Record For The Longest Chess
- Cryptocurrency Trading Platform
- Arts & Culture
- Sylvia Chebet
- The Record Attempt Kicked Off On April 17th
- Despite Efforts To Stop The Killings.
- Emmanuel Oduor
- Climate Change
- Semblance Of Security Returns
- Medicinal Plants
- Firmain Eric Mbadinga
- Kategori bulunamadı
- Nuri Aden
- Burna Boy Has Worked To Carve A Unique Space For Himself
- Dayo Yussuf
- Edward Qorro
- Sudan Begins Rebuild Of Khartoum Amid Devastating Civil War
- Chess Federation
- Millicent Akeyo
- From Onana To Kudus: African Stars Missing At Afcon
- Egypt Recorded 19 Million Tourists In 2025: Minister
- Brian Okoth
- Died At The Age Of 54
An ceto su a yankin iyakar Zango yayin ƙoƙarin safararsu zuwa Libya da Turai
Hukumar Shige da Fice ta Nijeriya (NIS) a Daura ta ceto mutum 22 daga hannun masu safarar mutane a yankin iyakar Zango na Jihar Katsina, bayan samun bayanan sirri daga al’ummomin kan iyaka kan zirga-zirgar da ake yi ba bisa ƙa’ida ba. (TRT Hausa)
Kwamandan rundunar NIS a kan iyakar Jibia, Haruna Zakirai, ya ce jami’an hukumar tare da ‘yan sandan Daura sun kai ɗauki cikin gaggawa, inda suka ceto mutanen a wani gini da ba a kammala ba a ƙauyen Maibara da ke ƙaramar hukumar Zango. (TRT Hausa)
A cewarsa, waɗanda aka ceto sun haɗa da mata 11 da maza 11 masu shekaru tsakanin 17 zuwa 35, daga jihohi daban-daban na Nijeriya ciki har da Legas, Osun, Rivers, Kwara, Katsina, Imo, Ondo, Benue da Babban Birnin Tarayya Abuja. (TRT Hausa)
Binciken farko ya nuna cewa ana shirin safarar mutanen ta hanyoyi marasa tsari zuwa Libya, daga nan kuma zuwa Turai, inda aka yaudare su da alkawarin samun damar tattalin arziki mai kyau. (TRT Hausa)
Zakirai ya ce wani ɗan ƙasar Togo na cikin waɗanda aka ceto kuma za a mayar da shi ƙasarsa bayan kammala bincike, yayin da babban jagoran masu safarar da aka fi sani da “Cargo” ya tsere kuma ana nemansa ruwa-a-jallo. (TRT Hausa)
Hukumar Shige da Fice ta sake jaddada ƙudirinta na yaƙi da safarar mutane da shige da fice ba bisa ƙa’ida ba, tare da kira ga jama’a da su bai wa hukumomin tsaro sahihan bayanai kan masu aikata irin waɗannan laifuka. (TRT Hausa)
Comments
No comments Yet
Nijeriya
Gwamnatin Jihar Borno ta karɓi 'yan-gudun-hijirar Nijeriya 300 da suka dawo gida daga Kamaru
- 28 January 2026
- 1 Views
Jihar Kwara ta sa dokar hana fita ta awa 24 a yankin Oro-Ago saboda matsalar tsaro
- 28 January 2026
- 7 Views
Tinubu ya nemi a ƙara yawan alkalan Kotunan Ɗaukaka Ƙara da na Tarayya a Nijeriya
- 27 January 2026
- 8 Views
Rundunar Sojin Nijeriya Za Ta Gurfanar da Wasu Jami’anta kan Zargin Yunƙurin Juyin Mulki
- 27 January 2026
- 5 Views
Latest News
Gwamnatin Jihar Borno ta karɓi 'yan-gudun-hijirar Nijeriya 300 da suka dawo gida daga Kamaru
- 28 January 2026
- 1 Views
Ghana grants citizenship to American YouTuber IShowSpeed
- 28 January 2026
- 6 Views
Jihar Kwara ta sa dokar hana fita ta awa 24 a yankin Oro-Ago saboda matsalar tsaro
- 28 January 2026
- 7 Views
Ethiopia arrests 22 people over human trafficking
- 28 January 2026
- 13 Views
Comment