Sport
- Sport
- World
- Insight
- Africa
- Business
- Life
- Opinion
- Staff Reporter
- Business & Technology
- Pauline Odhiambo
- Politics
- Charles Mgbolu
- Arts & Culture
- War On Gaza
- Business & Technology
- Guinness World Record For The Longest Chess
- Cryptocurrency Trading Platform
- Arts & Culture
- Sylvia Chebet
- The Record Attempt Kicked Off On April 17th
- Despite Efforts To Stop The Killings.
- Emmanuel Oduor
- Climate Change
- Semblance Of Security Returns
- Medicinal Plants
- Firmain Eric Mbadinga
- Kategori bulunamadı
- Nuri Aden
- Burna Boy Has Worked To Carve A Unique Space For Himself
- Dayo Yussuf
- Edward Qorro
- Sudan Begins Rebuild Of Khartoum Amid Devastating Civil War
- Chess Federation
- Millicent Akeyo
- From Onana To Kudus: African Stars Missing At Afcon
- Egypt Recorded 19 Million Tourists In 2025: Minister
- Brian Okoth
- Died At The Age Of 54
Rahotanni sun ce ɗan marigayi shugaban Libya Muammar Gaddafi ya mutu a harin da ba a fayyace ba
An kashe Saif al-Islam Gaddafi, ɗan marigayi shugaban Libya Muammar Gaddafi mai shekara 53, kamar yadda lauyansa Khaled el-Zaydi da wasu majiyoyi da ke kusa da iyalinsa suka tabbatar, tare da rahotannin kafofin watsa labaran Libya. TRT Hausa
Mai ba shi shawara, Abdullah Osman, ya tabbatar da mutuwarsa a ranar Talata, sai dai hukumomin Libya har yanzu ba su fitar da sanarwar hukuma da ke tabbatar da lamarin ba. TRT Hausa
Kafofin watsa labaran Libya sun rawaito cewa an kashe Saif al-Islam ne a gidansa, inda wasu mutane huɗu da ba a tantance su ba suka kai harin, bayan sun lalata na’urorin kyamarorin sa ido da ke wurin. TRT Hausa
Ofishin babban lauyan Libya ya ce ya fara bincike kan kisan, yayin da bayanai ke ci gaba da kasancewa masu ruɗani sakamakon rashin cikakken bayani daga hukumomi. TRT Hausa
A shafinsa na Facebook, Moussa Ibrahim, tsohon mai magana da yawun gwamnatin Gaddafi, ya zargi makiyan Libya da kashe Saif al-Islam, yana mai cewa an kashe “fata da makomar ƙasa” tare da ƙara rarraba al’ummar Libya. TRT Hausa
Kungiyar soji ta “Brigade 444” da ke da alaƙa da ma’aikatar tsaron gwamnatin haɗin kan ƙasa ta musanta alaƙa da arangamar da aka ruwaito a Zintan da kuma labarin kisan Saif al-Islam. TRT Hausa
Tun bayan juyin juya halin 2011 da ya kifar da mulkin mahaifinsa, Saif al-Islam ya kasance a Zintan, amma bayan an sake shi a 2017, ba a san inda yake ba har zuwa wannan rahoto na mutuwarsa. TRT Hausa
Comments
No comments Yet
Afirka
Dubban ‘yan kasar Libya sun taru don halartar jana'izar Saif al-Islam Gaddafi
- 06 February 2026
- 6 Views
Ghana da Zambia sun amince da tafiya babu biza
- 06 February 2026
- 2 Views
S&P Ta Gargadi Afirka Kan Haɗarin Ƙaruwar Bashin Waje
- 03 February 2026
- 8 Views
Rasha Ta Taimaka Hana Harin Daesh a Filin Jirgin Yamai
- 03 February 2026
- 7 Views
Latest News
Fury and outrage in US after Trump posts video of Obamas as apes
- 07 February 2026
- 2 Views
Marekani yaiwekea Iran vikwazo vipya muda mfupi baada ya mazungumzo kukamilika nchini Oman
- 07 February 2026
- 2 Views
Türkiye's 2023 earthquakes inflicted $250B in damage: Erdogan
- 06 February 2026
- 8 Views
Dubban ‘yan kasar Libya sun taru don halartar jana'izar Saif al-Islam Gaddafi
- 06 February 2026
- 6 Views
Comment