Sport
- Sport
- World
- Insight
- Africa
- Business
- Life
- Türkiye
- Business & Technology
- Pauline Odhiambo
- Politics
- Charles Mgbolu
- Arts & Culture
- War On Gaza
- Business & Technology
- Guinness World Record For The Longest Chess
- Cryptocurrency Trading Platform
- Arts & Culture
- Sylvia Chebet
- The Record Attempt Kicked Off On April 17th
- Despite Efforts To Stop The Killings.
- Emmanuel Oduor
- Climate Change
- Semblance Of Security Returns
- Medicinal Plants
- Firmain Eric Mbadinga
- Kategori bulunamadı
- Nuri Aden
- Burna Boy Has Worked To Carve A Unique Space For Himself
- Dayo Yussuf
- Edward Qorro
- Sudan Begins Rebuild Of Khartoum Amid Devastating Civil War
- Chess Federation
- Millicent Akeyo
- From Onana To Kudus: African Stars Missing At Afcon
- Egypt Recorded 19 Million Tourists In 2025: Minister
- Brian Okoth
- Died At The Age Of 54
- Staff Reporter
- Coletta Wanjohi
- Nairobi: Flash Floods Kill 23, Disrupt Flights At Major Airport
Janar Waidi Shaibu ya bukaci sojoji su ƙara ƙaimi a aikin leken asiri domin gano ’yan bindiga
Babban Hafsan Sojin Kasa na Nijeriya (COAS), Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya umarci dakarun soji da ke ƙarƙashin rundunar Operation FANSAN YANMA da su ƙara ƙoƙari wajen ceto ɗaliban da aka sace daga Makarantar Sakandare ta ’Yan Mata ta Gwamnati (GGCSS) da ke ƙaramar hukumar Danko/Wasagu a Jihar Kebbi.
Janar Waidi Shaibu ya bayar da umarnin ne a ranar Litinin, 17 ga Nuwamban 2025, yayin wata ziyarar aiki da ya kai jihar Kebbi, kwana guda bayan harin da ’yan bindiga suka kai makarantar.
Yayin da yake jawabi ga kwamandoji da sojojin da ke aiki a yankin, Babban Hafsan Sojin ya bukace su da su ƙara himma wajen tattara bayanan sirri da kuma bin diddigin maharan da suka sace ɗaliban.
“Dole ne mu nemo waɗannan yaran. Ku yi aiki cikin hikima da ƙwarewa kan duk wani bayanin sirri,” in ji Janar Shaibu, yana mai jaddada cewa babu wani zaɓi face samun nasara a aikin ceton.
A yayin ziyarar, Janar Shaibu ya kuma gana da ’yan banga da mafarauta na yankin, inda ya bayyana su a matsayin muhimman abokan aiki a ƙoƙarin da ake yi na dawo da tsaro.
Ya ƙarfafa musu gwiwa su ci gaba da aiki kafada da kafada da jami’an soji tare da amfani da iliminsu na yankin domin taimakawa wajen gano maharan.
Babban Hafsan Sojin ya kuma jaddada cewa haɗin kai tsakanin jami’an tsaro da al’umma zai taimaka wajen maido da zaman lafiya da tabbatar da cewa ɗalibai za su ci gaba da zuwa makaranta ba tare da tsoro ba.
Tushen labari: Newstimehub
Comments
No comments Yet
Nijeriya
Sojoji sun kashe ’yanbindiga 45 a Katsina
- 07 March 2026
- 6 Views
Sojoji sun kuɓutar da mutum 86 daga hannun Boko Haram a Borno
- 07 March 2026
- 1 Views
Jiragen sojin saman Nijeriya sun kashe ‘yan ta’adda a Borno, Kwara da Katsina
- 07 March 2026
- 1 Views
Yan bindiga sun sace ɗalibai 25 daga makarantar sakandare a Kebbi
- 07 March 2026
- 1 Views
Latest News
Niamey Meeting Highlights Ambitious Turco-African Media Projects
- 07 March 2026
- 11 Views
Niger : l’ONC et Kayioğlu Holding explorent des projets médiatiques communs
- 07 March 2026
- 21 Views
Mkurugenzi wa Kayioğlu Holding Amtembelea Mkuu wa ONC Niger
- 07 March 2026
- 17 Views
Sojoji sun kashe ’yanbindiga 45 a Katsina
- 07 March 2026
- 6 Views
Comment