Sport
- Sport
- World
- Insight
- Africa
- Business
- Life
- Opinion
- Staff Reporter
- Business & Technology
- Pauline Odhiambo
- Politics
- Charles Mgbolu
- Arts & Culture
- War On Gaza
- Business & Technology
- Guinness World Record For The Longest Chess
- Cryptocurrency Trading Platform
- Arts & Culture
- Sylvia Chebet
- The Record Attempt Kicked Off On April 17th
- Despite Efforts To Stop The Killings.
- Emmanuel Oduor
- Climate Change
- Semblance Of Security Returns
- Medicinal Plants
- Firmain Eric Mbadinga
- Kategori bulunamadı
- Nuri Aden
- Burna Boy Has Worked To Carve A Unique Space For Himself
- Dayo Yussuf
- Edward Qorro
- Sudan Begins Rebuild Of Khartoum Amid Devastating Civil War
- Chess Federation
- Millicent Akeyo
- From Onana To Kudus: African Stars Missing At Afcon
- Egypt Recorded 19 Million Tourists In 2025: Minister
- Brian Okoth
- Died At The Age Of 54
Matakin ya biyo bayan ƙarin haɗin gwiwa kan yaƙi da ta’addanci a Yammacin Afirka
Amurka ta tura wata ƙaramar tawagar jami’an sojinta Nijeriya, kamar yadda babban jami’in rundunar sojin Amurka a Afirka, Janar Dagvin R.M. Anderson, ya bayyana ranar Talata. TRT Hausa
Janar Anderson ya ce matakin ya biyo bayan wata ganawa da Shugaban Nijeriya Bola Tinubu da aka yi a birnin Roma a shekarar da ta gabata, inda ɓangarorin biyu suka amince da buƙatar ƙara matsa ƙaimi wajen yaƙi da barazanar ta’addanci a Yammacin Afirka. TRT Hausa
Ya bayyana cewa tura sojojin ya ƙunshi ƙaramar tawagar Amurka da ke zuwa da ƙwarewa ta musamman domin taimaka wa ƙoƙarin da Nijeriya ke yi na shawo kan matsalolin tsaro. TRT Hausa
A watan Disamban 2025, Shugaban Amurka Donald Trump ya ba da izinin kai wasu hare-hare a Nijeriya, tare da nuna yiwuwar ƙara ɗaukar matakan soji a ƙasar. TRT Hausa
Washington ta ƙara sanya ido kan Nijeriya bayan Trump ya zargi ƙasar da gaza kare al’ummar Kiristoci, inda ya yi barazanar ɗaukar matakan soji a matsayin martani. TRT Hausa
Sakamakon haka, an ayyana Nijeriya a matsayin ƙasa da ake nuna damuwa a kanta dangane da ‘yancin addini, wata sifa da majalisar dokokin Amurka ke amfani da ita kan ƙasashen da ake zargi da danniya a fannin addini. TRT Hausa
Sai dai gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da zargin kisan kiyashi ga Kiristoci, tana mai cewa ƙungiyoyi masu makamai na kai hare-hare ne kan fararen-hula ba tare da bambancin addini ba. TRT Hausa
Comments
No comments Yet
Nijeriya
Jamhuriyar Benin da AU sun yi Allah wadai da harin ta'addanci da ya kashe mutum 170 a Nijeriya
- 06 February 2026
- 6 Views
NCC ta gargaɗi masu gini da aikin hanya kan lalata layukan sadarwa na ƙarƙashin ƙasa a Nijeriya
- 06 February 2026
- 1 Views
Tinubu Ya Tura Bataliya ta Soji Bayan Kisan Sama da Mutane 160 a Jihar Kwara
- 05 February 2026
- 7 Views
‘Yan Fashi Sun Kashe Aƙalla Mutum 30 a Jihohin Katsina da Kwara
- 05 February 2026
- 9 Views
Latest News
Turkiyya ta bunƙasa taimakon da ta ke ba Somaliya na sojojin sama da ƙasa don yaƙi da ta'addanci
- 06 February 2026
- 1 Views
African Union condemns Nigeria terror attack that killed at least 170
- 06 February 2026
- 4 Views
CCM yaadhimisha miaka 49 tangu kuanzishwa
- 06 February 2026
- 5 Views
Jamhuriyar Benin da AU sun yi Allah wadai da harin ta'addanci da ya kashe mutum 170 a Nijeriya
- 06 February 2026
- 6 Views
Comment