Ɗan wasan Nijeriya Ademola Lookman ne ya soma zura ƙwallo a fafatawar da suka yi a filin wasa na Goodswill Akpabio a Uyo da ke jihar Akwa Ibom ta kudu maso kudancin Nijeriya.
Tawagar ƙwallon ƙafa ta Najeriya, Super Eagles ta doke takwararta ta Benin da ci 3-0 a wasan farko na neman shiga gasar kofin Afirka (AFCON) da za a yi a Morocco a 2025.
Ɗan wasan Nijeriya Ademola Lookman ne ya soma zura ƙwallo a fafatawar da suka yi a filin wasa na Goodswill Akpabio a Uyo da ke jihar Akwa Ibom ta kudu maso kudancin Nijeriya.